![]() | ||||
---|---|---|---|---|
suicide bombing (en) ![]() | ||||
Bayanai | ||||
Bangare na | Rikicin Boko Haram | |||
Ƙasa | Najeriya | |||
Kwanan wata | 10 Nuwamba, 2014 | |||
Wuri | ||||
|
A watan Nuwamba 2014, an kai wasu hare-haren ta'addanci sau biyu a garin Potiskum da ke jihar Yobe a Najeriya. Dukkan Hara-haren kwara biyu sun hada da; harin ƴan ƙuna baƙin wake, inda suka kashe aƙalla mutane 61 tare da jikkata wasu da dama. Ana dai zargin kungiyar Boko Haram a matsayin wadda ta kai hare-haren.